6

«يا حيُّ يا قيُّومُ برحمتِك أستغيثُ، أَصلِحْ لي شأني كلَّه، ولا تَكِلْني إلى نفسي طرفةَ عَيْنٍ»
{وهو دعاء الكرب والهم}

6-(Ya hayyu ya qayyuumu bi rahmatika astagiisu,aslihlii sha’anii kullahu,walaa takilnii ilaa nafsii darfata ainin).

“Ya Rayayye ya tsayayye, da Rahamarka nake neman xauki, ka ingantamun sha’ani na baki xayansa, kuma kada ka barni da kaina daidai qiftawar Ido”

KUMA ITA CE ADDU’AR YAYE BAQIN CIKI

6/19