17

«اللَّهُمَّ اهْدِنِي فِيمَنْ هَدَيْتَ، وَعَافِنِي فِيمَنْ عَافَيْتَ، وَتَوَلَّنِي فِيمَنْ تَوَلَّيْتَ، وَبَارِكْ لِي فِيمَا أَعْطَيْتَ، وَقِنِي شَرَّ مَا قَضَيْتَ، إِنَّكَ تَقْضِي وَلَا يُقْضَى عَلَيْكَ، إِنَّهُ لَا يَذِلُّ مَنْ وَالَيْتَ، وَلَا يَعِزُّ مَنْ عَادَيْتَ، تَبَارَكْتَ رَبَّنَا وَتَعَالَيْتَ»

17-(Allaahummah dinii fiiman hadaita,wa aafinii fii man aafaita,wa tawallanii fii man tawallaita,wa baarik lii fii ma a’adaita,wa qinii sharra maa qadhaita,innaka taqdhii walaa yuqdha alaika,innahuu laa yazillu man waalaita,walaa ya’izzu man aadaita,tabaarakta rabbanaa wata’alaita)

“Ya Ubangiji ka shirye ni cikin nwaxanda ka shiryar, ka bani lafiya cikin waxanda ka bawa lafiya, ka jivanceni cikin waxanda ka jivanta kuma ka sanya mun Al-barka cikin abunda ka bani, kuma ka tsareni daga sharrin abunda ka Hukunta, kai ne kake yin Hukunci kuma babu mai yin Hukunci akanka, kuma baya qasqanta duk wanda ka jivanta, kuma baya xaukaka duk wanda yayi gaba da kai, Akairanka sun yawaita Ubanjinmu kuma ka xaukaka”.

17/19