15

«اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ فِعْلَ الخَيْرَاتِ، وَتَرْكَ الْمُنْكَرَاتِ، وَحُبَّ الْمَسَاكِينِ، وَأَنْ تَغْفِرَ لِي وَتَرْحَمَنِي، وَإِذَا أَرَدْتَ فِتْنَةً فِي قَوْمٍ فَتَوَفَّنِي غَيْرَ مَفْتُونٍ، وَأَسْأَلُكَ حُبَّكَ وَحُبَّ مَنْ يُحِبُّكَ، وَحُبَّ عَمَلٍ يُقَرِّبُ إِلَى حُبِّكَ»
{قال صلى الله عليه وسلم عن هذه الدعوات: إِنَّهَا حَقٌّ فَادْرُسُوهَا ثُمَّ تَعَلَّمُوهَا}

15-(Allaahumma innii as’alukal khairaati,wa tarkal munkaraati,wa hubbal masaakiini,wa an tagfira lii wa tarhamnii,wa iza aradta fitnata fii qaumii fatawaffanii gaira maftuunin,wa as’aluka hubbaka wa hubba man yuhibbuka,wa hubbub amalin yuqarribu ilayya hubbika)

“Ya Ubangiji lallai ina roqonka Ayyukan Al-kairi, da barin Munanan Ayyuka, da San Miskinai, kuma kayi mun gafara kuma kaji qaina, kuma idan kaso fitinar wasu Mutane to ka karveni ba tare da na fitunu ba, kuma ina roqonka sonka da son wanda yake sonka da son aikin da zai kusantani zuwa gareka”

MANZON ALLAH SAW YA CE: GAME DA WAXAN NAN ADDU’O’I ; LALLAI ITA GASKIYA CE KU KARANTA SANNAN KOYAR DA SU

15/19