11

«اللهُمَّ أَصْلِحْ لِي دِينِي الَّذِي هُوَ عِصْمَةُ أَمْرِي، وَأَصْلِحْ لِي دُنْيَايَ الَّتِي فِيهَا مَعَاشِي، وَأَصْلِحْ لِي آخِرَتِي الَّتِي فِيهَا مَعَادِي، وَاجْعَلِ الْحَيَاةَ زِيَادَةً لِي فِي كُلِّ خَيْرٍ، وَاجْعَلِ الْمَوْتَ رَاحَةً لِي مِنْ كُلِّ شَرٍّ»

11-(Allahumma aslihlii diiniyallazii huwa ismatu amrii,wa aslihlii dunyaayal latii fiihaa ma’aashii,wa aslihlii aakhiratillati fiihaa ma’adii,waj’alil hayaata ziyaadatan lii fii kulli khairin,waj’alil mauta raahatan lii min kulli sharrin)

“Ya Ubangiji ka gyaramun Addini na wanda shi ne ginshiqin Al-amari na, kuma ka gyaramun Duniya ta wacce rayuwa ta take cikinta, kuma ka gyara mun Lahira ta wacce Makomata ta ke cikinta, kuma ka Sanya Rayuwa ta zamanto mun qari ce a gare ni a cikin kowane Al-kairi, kuma ka sanya Mutuwa ta bzamanto mun hutu daga dukkan Sharri”.

11/19