3

«وَجَّهْتُ وَجْهِيَ لِلَّذِي فَطَرَ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ حَنِيفًا، وَمَا أَنَا مِنَ الْمُشْرِكِينَ، إِنَّ صَلَاتِي، وَنُسُكِي، وَمَحْيَايَ، وَمَمَاتِي لِلَّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ، لَا شَرِيكَ لَهُ، وَبِذَلِكَ أُمِرْتُ وَأَنَا مِنَ الْمُسْلِمِينَ، اللهُمَّ أَنْتَ الْمَلِكُ لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ، أَنْتَ رَبِّي، وَأَنَا عَبْدُكَ، ظَلَمْتُ نَفْسِي، وَاعْتَرَفْتُ بِذَنْبِي، فَاغْفِرْ لِي ذُنُوبِي جَمِيعًا، إِنَّهُ لَا يَغْفِرُ الذُّنُوبَ إِلَّا أَنْتَ، وَاهْدِنِي لِأَحْسَنِ الْأَخْلَاقِ لَا يَهْدِي لِأَحْسَنِهَا إِلَّا أَنْتَ، وَاصْرِفْ عَنِّي سَيِّئَهَا لَا يَصْرِفُ عَنِّي سَيِّئَهَا إِلَّا أَنْتَ، لَبَّيْكَ وَسَعْدَيْكَ وَالْخَيْرُ كُلُّهُ فِي يَدَيْكَ، وَالشَّرُّ لَيْسَ إِلَيْكَ، أَنَا بِكَ وَإِلَيْكَ، تَبَارَكْتَ وَتَعَالَيْتَ، أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيْكَ»
{وهو من أدعية استفتاح الصلاة، خاصة في صلاة قيام الليل}

3-(wajjahtu wajhiya lillazii fadaras samaawaati wal ardhi faniifan,wamaa kaana minal mushrikiina,inna salaatii,wa nuskii, wamahyya wa mamaatii lillahi rabbil alamiina,laa shariika lahuu,abizaalika umirtu wa’ana minal muslimiina Allahumma antal maliku laa’ilaaha illaa anta,anta rabbii wa ana abduka zalamtu nafsii wa’ataraftu bizanbii fagfirlii zunuubii jamii’an,innahuu laa yagfiruz zunuubz illaa anta,wahdinii li ahsanil akhlaaqi laa yahdii li’ahsanihaa illaa anta,wasrif anni annii sayyi’ahaa laa yasrif annii sayyi’ahaa illaa anta,labbaika wasa’adaika walkhairu kulluhu fii yadaika,wash sharri laisa ilaika,ana bika walaika,tabaarakta wata’aalaita,astagfiruka wa atuubu ilaika,)

Na fuskantar da Fuskata ga wanda ya halicci sammai da qasa ina mai bin Addinsa, kuma bai kasance cikin Masu Shirka ba, lallai Sallat da Yanka na da Rayuwa ta duka na Allah ne Ubangijin Talikai, Bashi da Abokin Tarayya kuma da haka aka Umarce ni kuma ni ina cikin Musulmai, Ya Ubangiji kai ne mai Mulki, da babu wani Ubangijin sai kai kai ubangiji na kuma ni Bawanka ne, na zalunci kaina kuma ina furuci da Zunubaina kayimun gafararsu baki xayansu, saboda lallai babu mai gafarta su sai kai, kuma ka shiryar da ni zuwa Mafi kyawun Halaye babu wanda zai iya shiryar da ni sai kai, kuma ka kautarmun da munannansu babu wanda zai iya kautarmun das u sai kai, Amsawarka bayan Amsawa, kuma ina neman rabauta bayan rabauta, kuma dukkan Al-kairi yana Hannunka, kuma Sharri ba’a danganta shi zuwa gareka ni dfaga gareka nake kuma gareka nake komawa, Alkairanka sun yawaita kuma ka xaukaka”.

KUMA TANA DAGA CIKIN ADDU’O’IN BUXE SALLAH MUSAMMAN SALLAR TSAYUWAR DARE

3/16