2

«اللهُمَّ رَبَّ جَبْرَائِيلَ، وَمِيكَائِيلَ، وَإِسْرَافِيلَ، فَاطِرَ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ، عَالِمَ الْغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ، أَنْتَ تَحْكُمُ بَيْنَ عِبَادِكَ فِيمَا كَانُوا فِيهِ يَخْتَلِفُونَ، اهْدِنِي لِمَا اخْتُلِفَ فِيهِ مِنَ الْحَقِّ بِإِذْنِكَ، إِنَّكَ تَهْدِي مَنْ تَشَاءُ إِلَى صِرَاطٍ مُسْتَقِيمٍ»
{وهو من أدعية استفتاح الصلاة، خاصة في صلاة قيام الليل}
{ويقال عند التباس الحق وورود الشبهة على القلب}

2-(Allahumma rabba jibriila,wa miikaa’iila,wa israafiila,faadiras samaawaati wal’ardi,aalimal gaibi wash shahaadati,anta tahkumu baina ibaadika fiimaa kaanuu fiihi yakhtalifuuna,ihdinii limakhtalafa fiihi minal haqqi bi’iznika,innaka tahdii man taa’u ilaa siraadin mustaqiimin)

“Ya Ubangijin Jibrila da Mika’ila da Israful wanda ya halicci sammai da Qasa, Masanin fake kaine mai Hukunci a tsakanin bayinka cikin abunda suke savawa, ka shiryar da ni cikin abunda suka sava a cikinsa na gaskiya da izininka, lallai kai ne mai shiryarwa ga wanda ka so zuwa tafarki madaidaici”

KUMA ITA CE ADDU’AR BUXE SALLAH MUSAMMAN SALLAR DARE

KUMA ANA KARANTATA MA IDAN AKA RIKICE WAJEN GANO GASKIYA KO FARUWAR SHAKKU

2/16