8

«اللَّهُمَّ رَبَّنَا لَكَ الحَمْدُ أَنْتَ قَيِّمُ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ، وَلَكَ الحَمْدُ أَنْتَ رَبُّ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ وَمَنْ فِيهِنَّ، وَلَكَ الحَمْدُ أَنْتَ نُورُ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ وَمَنْ فِيهِنَّ، أَنْتَ الحَقُّ، وَقَوْلُكَ الحَقُّ، وَوَعْدُكَ الحَقُّ، وَلِقَاؤُكَ الحَقُّ، وَالجَنَّةُ حَقٌّ، وَالنَّارُ حَقٌّ، (وَالنَّبِيُّونَ حَقٌّ، وَمُحَمَّدٌ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ حَقٌّ) وَالسَّاعَةُ حَقٌّ، اللَّهُمَّ لَكَ أَسْلَمْتُ، وَبِكَ آمَنْتُ، وَعَلَيْكَ تَوَكَّلْتُ، (وَإِلَيْكَ أَنَبْتُ) وَإِلَيْكَ خَاصَمْتُ، وَبِكَ حَاكَمْتُ، فَاغْفِرْ لِي مَا قَدَّمْتُ وَمَا أَخَّرْتُ، وَأَسْرَرْتُ وَأَعْلَنْتُ، وَمَا أَنْتَ أَعْلَمُ بِهِ مِنِّي، (أَنْتَ المُقَدِّمُ، وَأَنْتَ المُؤَخِّرُ) لاَ إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ»

(Allahumma rabbana lakal hamdu anta qayyumus samaawaati wal ardi,wa lakal hamdu anta rabbas samaawaati wal ardi waman fii hinna,wa lakal hamdu anta nuurus samaawaati wal ardi waman fii hinna,antal haqqu,wa qaulukal haqqu,wa wa’adukal haqqu,wa liqaa’ukal haqqu,wal jannatu haqqun,wannaari haqqun.(wan nabiyyuna haqqun,wa Muhammadun sallallaahu alaihi wa sallama haqqun)was saa’atu haqqun,Allahumma laka aslamtu,wa bika aamantu,wa alaika tawakkaltu,(wa ilaika anabtu)wa ilaika khaasamtu,wa bika haakamtu,fagfirlii maa qaddamtu wamaa akhkhartu wama asrarrtu wama a’alantu ,wamaa anta a’alamu bihii minni,(antal muqaddamu wa antal mu’akhkhiru)laa’ilaaha illa anta).

“Ya Ubangi godiya ta tabbata a gareka kaine mai riqe da Sammai da Qasa, kuma godiya ta tabbata a gareka kaine ubangijin Sammai da Qasa da abunda suke a tsakaninsa, kuma godiya ta tabbata a gareka kai ne Hasken Sammai da Qasa da abunda, kai ne Gaskiya kuma Maganarka Gaskiya ne, kuma Al-qawarinka gaskiya ne, kuma gamuwa da kai Gaskiya ne, kuma Al-janna gaskiya ne, kuma wuta ma gaskiya ce, kuma Annabawa gaskiya ne, kuma Annabi Muhammad SAW gaskiya ne, kuma Al-qiyama gaskiya ne, Kuma Al-qiyama gaskiya ce, Ya Ubangiji gareka na miqa Wuya da kai kuma nayi Imani, gareka na dogara, kuma gareka na maida Al-amarina, kuma garela na kai qara kuma gareka nake kai qara, to kayi mun gafarar abunda na gabatar da wanda na jinkirta, da wanda na voye da wanda na bayyana, da kuma abunda kuma kafi ni sani das hi, Kai ne mai gabatarwa kuma kai ne mai jinkirtawa, Babu sarki sai Kai”

8/24