18

«اللَّهُمَّ أَنْتَ رَبِّي لاَ إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ، خَلَقْتَنِي وَأَنَا عَبْدُكَ، وَأَنَا عَلَى عَهْدِكَ وَوَعْدِكَ مَا اسْتَطَعْتُ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا صَنَعْتُ، أَبُوءُ لَكَ بِنِعْمَتِكَ عَلَيَّ، وَأَبُوءُ لَكَ بِذَنْبِي فَاغْفِرْ لِي، فَإِنَّهُ لاَ يَغْفِرُ الذُّنُوبَ إِلَّا أَنْتَ»

13-(Allaahumma anta rabbi laa’ilaaha illaa anta,khalaqtanii,wa ana abduka,wa ana alaa ahdika wawa’adika mastada’atu,a’uzu bika min sharri maa sana’atu,abuu’u laka bi ni’imatika alayya,wa abuu’u bizanbii fa innahu laa yagfiruz zunuuba illaa anta)

Ya Ubangiji kai ne Ubangiji na wanda babu wani Ubangijin Sai kai kuma ni Bawanka ne kuma ina kan Alqawarinka da yarjejeniya da kai, gwargwadon iko kuma ina neman tsarinka daga Sharrin abunda na aikata kuma ina iqirari da Ni’armaka a gare ni kuma ina iqirari gare ka da Zunubaina saboda haka kayi mun gafara saboda babu mai yin gafarar Zunubai sai kai Kaxai”

18/24