10

«اللهُمَّ رَبَّ السَّمَوَاتِ وَرَبَّ الْأَرْضِ وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، رَبَّنَا وَرَبَّ كُلِّ شَيْءٍ، فَالِقَ الْحَبِّ وَالنَّوَى، وَمُنْزِلَ التَّوْرَاةِ وَالْإِنْجِيلِ وَالْفُرْقَانِ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ كُلِّ شَيْءٍ أَنْتَ آخِذٌ بِنَاصِيَتِهِ، اللهُمَّ أَنْتَ الْأَوَّلُ فَلَيْسَ قَبْلَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْآخِرُ فَلَيْسَ بَعْدَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الظَّاهِرُ فَلَيْسَ فَوْقَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْبَاطِنُ فَلَيْسَ دُونَكَ شَيْءٌ، اقْضِ عَنَّا الدَّيْنَ، وَأَغْنِنَا مِنَ الْفَقْرِ»

5-(Allahumma rabbas samaawaati wa rabbal ardi wa rabbal arshil aziimi,rabbana wa rabba kulla shai’in,faaliqal habbi wannawaa,wa munzilat tauraati wal injiili,wal furqaani,a’uzu bika min sharri kulli shai’in anta aakhizun bi nasiyatihi,Allahumma antal auwalu fa laisa qablaka shai’un,wa antal aakhiru falaisa ba’adaka shai’un,wantaz zahiru falaisa fauqaka shai’un,wantal baadinu falaisa duunaka shai’un,iqdhi annad daina,wa agninaa minal faqri).

Ya Ubangiji Ubangiji Sammai da Qasa kuma Ubangijin Al-arshi mai girma, kuma Ubangijin kowane Abu wanda ya futar da Qwaya da kuma tsiro daga cikin kwallon Dabino kuma wanda ya saukar da Attaura da Linjila da kuma Al-furqan ina neman tsari da kai daga Sharrin kowane Abu wanda kai ne kake riqo da Makwankwaxarsa ya Ubangiji kai ne na farko babu wani kafin kai kuma kai ne na qarshe wanda babu wani bayanka, kuma kaine bayyanannne wanda babu sama da kai, kuma kai ne Voyayye wanda babu wani koma bayanka, ka biyamun bashi na kuma ka wadata ni daga Talauci”

10/24