10

(أمسينا على فطرة الإسلام، وَكَلِمَةِ الْإِخْلَاصِ، وَدِينِ نَبِيِّنَا مُحَمَّدٍ - صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ - وَمِلَّةِ أَبِينَا إِبْرَاهِيمَ حَنِيفًا، وَمَا كَانَ مِنْ الْمُشْرِكِينَ)

10-(Amsaina ala fidaratil islam,wakalimatil ikhalasi,wadini nabiyyina Muhammadin-sallallahu alaihi wasllama-wa millata abina Ibrahima hanifan muslima,wama kana minal mushrikina)

(Munyi Maraice kan Addinin Musulunci da Kalmar tauhidi da Addinin Annabinmu Muhammad SAW da Tafarkin Manzonmu Annabi Ibrahim Wanda yake kan turbar daidai kuma bai kasance yana cikin Mushirikai ba)

10/12