8

(اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَافِيَةَ فِي الدُّنْيَا وَالْآخِرَةِ، اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَفْوَ وَالْعَافِيَةَ فِي دِينِي وَدُنْيَايَ، وَأَهْلِي وَمَالِي، اللَّهُمَّ اسْتُرْ عَوْرَاتِي، وَآمِنْ رَوْعَاتِي، اللَّهُمَّ احْفَظْنِي مِنْ بَيْنِ يَدَيَّ وَمِنْ خَلْفِي، وَعَنْ يَمِينِي وَعَنْ شِمَالِي، وَمِنْ فَوْقِي، وَأَعُوذُ بِعَظَمَتِكَ أَنْ أُغْتَالَ مِنْ تَحْتِي)

8-(Allahumma inni as’alukal afwa wal afiyata fid dunya wal’akhirati,Allahumma inni as’alukal afwa wal afiyati fi diini wa dunyaya,wa ahli wa mali,Allahummastur aurati,wa amin rau’ati,Allahummahfazni min baini yadayya wa min khalfi,wa an yamini wa an shimali,wa min fauqi wa a’uzu bi’azamatika an ugtaala min tahtii)

Ya Ubangiji ina roqonka Afuwa a Duniya da Lahira, ya Ubangiji ina roqonka Afuwa a Duniya tad a Lahira ta, da Ahali na da Dukiya ta ya Ubangiji ka suturta Al-aurata ka amintar da ni tsoro na kuma ka kiyaye ni a gabana da bayana da Dama na da Hagu na da sama na da Qasa na, kuma ina neman tsari da girmanka kada a kashe ni ta Shammata). .

8/12