3

(اللَّهُمَّ أَنْتَ رَبِّي لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ خَلَقْتَنِي، وَأَنَا عَبْدُكَ، وَأَنَا عَلَى عَهْدِكَ وَوَعْدِكَ مَا اسْتَطَعْتُ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا صَنَعْتُ، أَبُوءُ لَكَ بِنِعْمَتِكَ عَلَيَّ، وَأَبُوءُ لَكَ بِذَنْبِي فَاغْفِرْ لِي فَإِنَّهُ لَا يَغْفِرُ الذُّنُوبَ إِلَّا أَنْتَ)

3-(Allahumma anta rabbi la’ilaha illa anta,wa’ana abduka wa’ana ala ahdika wawa’adika mastada’atu,A’uzu bika min sharri ma sana’atu,abuu’u laka bini’imatika alayya,wa’abuu’u bizambii fagfirlii fa’innahu la yagfiruzzuba illaa anta)

Ya Ubangiji kaine ubangiji na babu wani Ubangiji sai kai kai ka halicce ni kuma ni bawanka ne kuma ina nan akan alkaarinka gwargwadon iko ina neman tsarinka daga abinda nayi kuma ina furuci da ni'amar da kayi mun kuma ina furuci da zunubaina kayi mun gafara babu mai gafarta zunubai sai kai kadai

3/12